Jehobah ne Ke Sa Mu Farin Ciki
(Zabura 16:11)
Ka Saukar:
1. Allah ne ya yi taurari
Da ke haskawa
Ya yi dare da rana don
Yana kaunar mu
Shi ya halicci duniya,
Kuma duk abin da ya yi
Sun sa shi murna.
(AMSHI)
Muna farin ciki sosai,
Domin ka yi alkawari,
Za ka kawo aljanna.
Amma abu mafi girma
Shi ne kaunarka gare mu.
Kai kadai ke sa mu yi
Farin ciki kullum.
2. Jehobah halittunka na
Da ban sha’awa—
Muna gani, muna taba
Da kuma jin su.
Kana biyan bukatunmu
Ka ba mu begen rayuwa
Cikin aljanna.
(AMSHI)
Muna farin ciki sosai,
Domin ka yi alkawari,
Za ka kawo aljanna.
Amma abu mafi girma
Shi ne kaunarka gare mu.
Kai kadai ke sa mu yi
Farin ciki kullum.
3. Fansar Yesu Kristi
Na sa mu farin ciki.
Hadayarsa ta ceto mu
Shi ya sa muke yin murna.
(AMSHI)
Muna farin ciki sosai,
Domin ka yi alkawari,
Za ka kawo aljanna.
Amma abu mafi girma
Shi ne kaunarka gare mu.
Kai kadai ke sa mu yi
Farin ciki kullum.
(AMSHI)
Muna farin ciki sosai,
Domin ka yi alkawari,
Za ka kawo aljanna.
Amma abu mafi girma
Shi ne kaunarka gare mu.
Kai kadai ke sa mu yi
Farin ciki kullum.
Jehobah ne Ke Sa Mu Farin Ciki.
(Ka kuma duba Zab. 37:4; 1 Kor. 15:28.)